Back to Languages

Hausa - Chapter 1

Translation by Abubakar Mahmood Jummi

Verse 1

Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai

Verse 2

Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu

Verse 3

Mai rahama, Mai jin ƙai

Verse 4

Mai nuna Mulkin Ranar Sakamako

Verse 5

Kai muke bautawa, kuma Kai kadai muke neman taimakonKa

Verse 6

Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya

Verse 7

Hanyar waɗanda Ka yi wa ni'ima, ba waɗanda aka yi wa fushi ba, kuma ba ɓatattu ba